Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA 60 Afirka - Afrilu 29, 2013


VOA 60 Afirka - Afrilu 29, 2013
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Har yanzu mutanen Najeriya na cigaba da haihuwa rututu, kuma ana tsammanin Najeriya zata zama kasa ta hudu da tafi kowace kasa yawan mutane a duniya a shekara ta 2050 idan Allah Ya kaimu. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya.

XS
SM
MD
LG