Har yanzu mutanen Najeriya na cigaba da haihuwa rututu, kuma ana tsammanin Najeriya zata zama kasa ta hudu da tafi kowace kasa yawan mutane a duniya a shekara ta 2050 idan Allah Ya kaimu. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya.