Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA 60 Afrika - Mayu 21, 2013


VOA 60 Afrika - Mayu 21, 2013
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:10 0:00

Saboda nasarar da suka ce sun samu akan kungiyar nan da ake kira Boko Haram, sojojin Najeriya sun sassauta dokar hana fita waje a wasu bangarorin dake arewa maso gabashin kasar. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.

XS
SM
MD
LG