Saboda nasarar da suka ce sun samu akan kungiyar nan da ake kira Boko Haram, sojojin Najeriya sun sassauta dokar hana fita waje a wasu bangarorin dake arewa maso gabashin kasar. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.