Wani kakakin Sojan Najeriya yace rundunar ta kubutar da wasu mata da yara daga sansanonin kungiyar nan da ake kira Boko Haram a arewa maso gabashin Najeriya. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.
VOA 60 Afirka Mayu 27, 2013; An Kubutar Da Yara Da Mata Hannun Boko Haram