Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA 60 Afirka Mayu 27, 2013; An Kubutar Da Yara Da Mata Hannun Boko Haram


VOA 60 Afirka Mayu 27, 2013; An Kubutar Da Yara Da Mata Hannun Boko Haram
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:10 0:00

Wani kakakin Sojan Najeriya yace rundunar ta kubutar da wasu mata da yara daga sansanonin kungiyar nan da ake kira Boko Haram a arewa maso gabashin Najeriya. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.

XS
SM
MD
LG