VOA 60 Afrika - Yuli 5, 2013
Sojojin Misra sun yi barazanar shawagi da jiragen sama na yaki a birnin Al-Kahira, yayinda jam'iyyar 'Yan Uwa Musulmi suka yi kiran gagarumin gangami na nuna rashin amincewarsu da hambare Shugaba Morsi. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labarun Afrika na yau duk a cikin minti daya.
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 15, 2024
DARDUMAR VOA: Allah Ya Yi Wa Jaruma Daso Saratu Gidado Rasuwa