No media source currently available
BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Dakarun Gwamnati a Janhuriyar Demokradiyyar Kwango na cigaba da arangama da 'yan Tawaye a gabashin kasar. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran labarun Afirka na yau duk a cikin minti daya a www.voahausa.com