VOA 60 Afirka - Agusta 1, 2013; Kalubalen Sakamakon Zabe A Zimbabwe
BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Morgan Tsvangiarai a Zimbabwe ya kira zaben shugaban kasa da jefa jiya Laraba abun dariya, kuma yana zargin jam'iyyar shugaba Mugabe da tafka magudi. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a shafinmu na www.voahausa.com
Zangon shirye-shirye
-
Afrilu 15, 2024
DARDUMAR VOA: Allah Ya Yi Wa Jaruma Daso Saratu Gidado Rasuwa