No media source currently available
BIDIYO: VOA 60 AFIRKA - Hukumar Tarayyar Turai tayi kiran a tsagaita wuta tsakanin 'yan tawayen M23 da sojojin Kwango. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a shafinmu na www.voahausa.com