Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Wurin da Ake Zaton ‘Yan Boko Haram Sun Kai Wa Harii, Junairu 28, 2014, Babi na 1.

A kalla mazauna kauyen Kawuri dake arewa maso gabashin Najeriya, su 85 ne suka gagara guduwa daga mahara wadanda suka fasa bom a wata kasuwa dake ci mako-mako, kuma suka kona gidaje a kalla 300, inji wani jami’I yau Talata. Maharan sun bar nakiyoyi a kasuwar, wadanda suka fashe washegari.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG