Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 Afirka: Janhuriyar Afirka ta Tsakiya, Junairu 30, 2014


VOA60 Afirka: Janhuriyar Afirka ta Tsakiya, Junairu 30, 2014
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Rigingimun Janhuriyar Afirka ta Tsakiya da Sudan ta Kudu, sune batutuwan da aka fi tattaunawa a taron kwanaki biyu da kungiyar Tarayyar kasashen Afirka ke yi a kasar Habasha. Ku kalli bidiyon wannan labari, da sauran manyan labaran Afirka na yau duk a cikin minti daya a shafinmu na www.voahausa.com

XS
SM
MD
LG