Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta Fada a Yau Alhamis Cewa an Gano Mutum Biyu a Saliyo da Yake Dauke da Ebola, Janairu 21, 2016


VOA60 AFIRKA: Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta Fada a Yau Alhamis Cewa an Gano Mutum Biyu a Saliyo da Yake Dauke da Ebola, Janairu 21, 2016
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Hukumar Lafiya ta Duniya WHO ta fada a yau Alhamis cewa an gano mutum biyu a Saliyo da yake dauke da Ebola, an dai bayyana kasar a matsayin wadda ta dakile cutar tun watan Nuwamba.

XS
SM
MD
LG