Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: KENYA Ma'aikatan Agaji Sun Ceto Wata Mata.


VOA60 AFIRKA: KENYA Ma'aikatan Agaji Sun Ceto Wata Mata.
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Masu Ayyukan ceto a Nairobi, kasar Kenya sun sake gano wata mace da rai daga cikin baraguzan ginin da ya fadi kusan mako guda da ya gabata, wanda ya hallaka mutane akalla 26.

XS
SM
MD
LG