Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: NIGERIA Shugaban Boko Haram Abubakar Shekau Ya Bar Sakon Muryarsa Inda Ya Ce Har Yanzu Shi Ke Jagorancin Kungiyar


VOA60 AFIRKA: NIGERIA Shugaban Boko Haram Abubakar Shekau Ya Bar Sakon Muryarsa Inda Ya Ce Har Yanzu Shi Ke Jagorancin Kungiyar
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Shugaban Boko Haram Abubakar Shekau ya bar sakon muryarsa inda ya ce har yanzu shi ke jagorancin kungiyar duk da cewa rohotanni sun bayyana cewa kungiyar Daesh (ISIS) ta nada wani wanda zai maye gurbinsa.

XS
SM
MD
LG