Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: Taron Oslo Na Tallafawa Yankin Tafkin Chadi Kan Matsalar Yunwa


VOA60 AFIRKA: Taron Oslo Na Tallafawa Yankin Tafkin Chadi Kan Matsalar Yunwa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Najeriya: Kasashen dake ba da tallafi sun taru a Oslo babban birnin Norway domin tattaunawa kan miliyoyin mutane dake fuskanatar barazanar yunwa a yankin Tafkin Chadi ciki har da yankin arewa maso gabashin Najeriya.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG