Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar BBOG Ta Yi Marhabin Da Sako Mata Dalibai 82


Kungiyar BBOG Ta Yi Marhabin Da Sako Mata Dalibai 82
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:38 0:00

Kungiyar neman sako dalibai makarantar sakandare ta Chibok, watau BBOG a takaice, ta bayyana farin cikin sako dalibai 82 da aka yi a dalilin tattaunawa tsakanin gwamnatin Najeriya da kungiyar. Dr. Emmanuel Shehu, yana daya daga cikin manyan wannan kungiya.

XS
SM
MD
LG