Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Abubuwa na Kara Dagulewa a Mubi Bayan Harin Boko Haram


Boko Haram ta kai a Gwoza, 24 ga Agusta, 2014. (File Photo)
Boko Haram ta kai a Gwoza, 24 ga Agusta, 2014. (File Photo)

Mazauna garin Mubi arewa-maso-gabashin Nigeria na bayyana fargaba da alhini kan halin da suka shiga bayanda Boko Haram suka abkawa garin.

Mutanen dake zaune a garin Mubi a jihar Adamawa ta arewa-maso-gabashin Nigeria sun bayyana cewa suna fuskantar matsanacin halin kaka-ni-ka-yi a sanadin abkawar da mayakan ‘yan Boko Haram suka yi a cikin garin nasu inda suka hallaka mutane da yawa, suka kori sojoji, suka nakkasa barikin soja kuma suka kokkona wurare da yawa. Wakilin VOA dake Yola, Ibrahim Abdul’aziz ya ce mutanen Mubi na daukar kamar ba gwamnati ne a Nigeria:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:35 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG