Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Girke Sama Da Jami'an Tsaro Dubu A Minna


Jamia'an Tsaron Najeriya
Jamia'an Tsaron Najeriya

Rundunar ‘yan sandan jihar Naija dake tarayyar Najeriya, tace ta sha damara domin ganin cewa, an gudanar da bukukuwan sallah lafiya a jihar.

Rundunar ‘yan sandan jihar Naija dake tarayyar Najeriya, tace ta sha damara domin ganin cewa, an gudanar da bukukuwan sallah lafiya a jihar.

Rundunar ‘yan sandan tace yanzu haka an girke sama da ‘yan sanda dubu daya a Minna fadar gwamnatin jihar domin, dakile duk wani yunkurin tada hankalin jama’a a lokacin bukukuwan karamar Sallah da nufin ganin an gudanar da sallah lami-lafiya.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Naija, Mr. Richard Adamu ya yiwa wakilin Sashen Hausa Mustapha Nasiru Batsari karin haske dangane da shirin. Bisa ga cewarshi, rundunar tayi shirin hada hannu da ‘yan kasuwa domin ganin an yi sallah lafiya, banda haka kuma rundunar zata shiga kafar wando daya da ‘yan daba, ta kuma bayyana cewa, zata kama duk wanda ta gani ya fita da makami.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:31 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG