Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Karo Na Biyar A Jihar Naija


Wani wanda cutar shan inna ta gurguntar yana jawabi wajen wani taro
Wani wanda cutar shan inna ta gurguntar yana jawabi wajen wani taro
An kaddamar da Rigakafin yaki da ciwon shan inna karo na biyar a jihar Minna, Najeriya.

A cikin jawabinsa wajen kaddamar da rigakafin da aka gudanar a garin Tagina dake yankin masarautar Kagara, wakilin Hukumar Lafiya ta duniya, Mr. Bolaji Buhari ya bayyana cewa, kananan yara ishirin da biyar ne suke dauke da cutar a Najeriya a halin yanzu.

Wakilinmu Mustapha Nasiru Batsari da ya halarci bukin, ya ruwaito cewa, yau Jumma’a ne za a ci gaba da aikin rigakafin, har ya zuwa talata sha takwas ga wannan wata.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:37 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG