Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: MALI A Bidiyonsa na Farko Cikin Watanni 22, Shugaban Kungiyar Ansar Dine, Iyad Ag Ghaly, Ya Yi Barazana Ga Faransa


VOA60 AFIRKA: MALI A Bidiyonsa na Farko Cikin Watanni 22, Shugaban Kungiyar Ansar Dine, Iyad Ag Ghaly, Ya Yi Barazana Ga Faransa
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

A bidiyonsa na farko cikin watanni 22, shugaban kungiyar Ansar dine, Iyad Ag Ghaly, ya yi barazana ga Faransa da dakarun wanzar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya a Mali.

XS
SM
MD
LG