Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Kai Hari A Karamar Hukumar Karen Lamurde, Jihar Taraba


Mutane suka hallara a wurin da aka kai harin kunar bakin wake a jalingo, a jihar Taraba.
Mutane suka hallara a wurin da aka kai harin kunar bakin wake a jalingo, a jihar Taraba.

Wadansu 'yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari a wani banki da kuma caji ofis din 'yan sanda a karamar hukumar karen Lamido ta jihar Taraba.

Wadansu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan fashi ne sun kai hari a banki da kuma ofishin gunduma na ‘yan sanda a karamar hukumar Karen Lamido a jihar Taraba a daren jiya. A cikin hirarsu da wakilinmu Abdulwahab Mohammed ta wayar tarho wani dan jarida jarida dake aiki da jaridar Sunrise ta jihar Taraba ya bayyana cewa, mutane sun kauracewa garin domin fargaban bacin rana.
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:12 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG