Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Hotunan Wadanda Harin Bom ya Ritsa Dasu a Nyanya, Abuja, 16 ga Afrilu, 2014

Mutane da yawa sun rasa rayukansu, kimanin motoci talatin suka lalace inda tankuna matocin suka fashe wanda ya jawo konewarsu ranar 14 ga Afrilu 2014. Inda aka kai harin baida nisa da fadan gwamnatin Najeriya,akwai shakku na ko jami’an tsaro zasu iya shawo kan wanna matsalar dake neman raba kasar.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG