Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Nada Sababbin Ministoci, an Kori Daya a Nigeria


Shugaba Goodluck Jonathan na Nigeria
Shugaba Goodluck Jonathan na Nigeria

Daya daga cikin ministocin Nigeria ya rasa aiki yayinda ake rantsarda sababbi 11

A cikin wani abin ba-zata, shugaba Goodluck Jonathan na Nigeria ya sauke ministansa na wassani a Laraba din nan, a daidai lokacinda shugaban ke rantsarda sababbin ministoci. Wasu daga cikin ministocin da suka fito daga yankin arewancin kasar sun sami manyan mukaman zama ministocin tsaro, harakokin waje, lafiya da matasa. Wakilin VOA a Abuja, Umar Faruk Musa ya kuma zanta da ministan watsa labarai Labaran Maku kan abinda ke gaban sababbin ministocin:

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:09 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG