Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Samu Anfani Da Yawa a Ziyarar Shugaba Buhari A China.


CHINA NIGERIA DIPLOMACY
CHINA NIGERIA DIPLOMACY

Kasar China na cikin manyan kasashen duniya da suka taimakawa Najeritya dominbunkasa tattalin arzikin ta.

Mai Magana da yawun Shugaba Muhammadyu Buhari a harkar yada labarai Garba Shehu ne ya shaidawa Sahabo Imam Aliyu haka.

A cikin hirar da sukayi ta wayan tarho Sahabun ya tambaye shi mutane na ganin wannan ziyarar kamar an bada jinginar Najeriya ce a kasar ta China abinda Garba Shehu ya karyata.

Da kuma Sahabu ya tabo masa maganar shigo da jabun kayan China a Najaeriya sai Garba Shehu yace wannan abu ne dake damun Shugaba Buhari dama duk wani mai kishin kasa.

Ga dai Sahabu da tattaunawar tasu 5'38

please wait

No media source currently available

0:00 0:05:28 0:00

XS
SM
MD
LG