Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Tabbatar da Mutuwar Mutum 9 a Harin Gombe


Wani harin da aka kai Gombe.
Wani harin da aka kai Gombe.

Maza hudu da Mata biyar ne suka mutu a cikin harin, a cewar wani jami'in da yayi bayani.

Kwana daya bayan harin da aka kai tashar motar garin Gombe da boma-bomai an tabbatar da mutuwar mutane tara da suka hada da mata biyar, maza biyar, wadanda a cikin su akwai 'yar yarinya karama da kuma wani dan karamin yaro kamar yadda za ku ji cikakken bayani a cikin rahoton da wakilin Sashen Hausa Abdulwahab Mohammed ya aiko:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:24 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG