Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Yi Taron Kaddamar Da Kwamitin Rikon PDP A Kano


Laima alamar jam'iyar PDP mai mulkin Najeriya
Laima alamar jam'iyar PDP mai mulkin Najeriya

Alhaji Hassan Kafayos na jahar Yobe aka baiwa shugabancin kwamitin rikon, amma bangaren Kwankwasiyya ya tafi kotu

Wakilin Sashen Hausa a jahar Kano, Mahmud Ibrahim Kwari ya halarci taron kaddamar da kwamitin rikon da zai jagoranci jam'iyar PDP reshen jahar Kano. Helkwatar jam’iyyar PDP, bangaren Bamanga Tukur ita ce ta nada kwamitin rikon da Alhaji Hassan Kafayos na jahar Yobe zai jagoranta. Jakadan Najeriya a kasar China Aminu wali, shi ne ya fara yin jawabi a wajen taron na kaddamarwa

PDP ta kafa kwamitin riko a jhar Kano - 2:21
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:21 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG