Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Yiwa ‘Yan Jaridu Bitar Zazzabin Ciwon Sauro a Jihar Gombe


Wadansu kanan yara dake fama da zazzabin malariya
Wadansu kanan yara dake fama da zazzabin malariya

Kwararru a kan harkokin lafiya a Najeriya na ci gaba da nuna fargaba kan matakan da al’umomi a kasar ke daukawa wajen kare kansu daga cutar zazzabin cizon sauro musamman batun tsabtace muhalli da kwanciya cikin gidajen sauro.

Kwararru a kan harkokin lafiya a Najeriya na ci gaba da nuna fargaba kan matakan da al’umomi a kasar ke daukawa wajen kare kansu daga cutar zazzabin cizon sauro musamman batun tsabtace muhalli da kwanciya cikin gidajen sauro.

Haka ne ya sa hukumar yaki da cutar a jihar Gombe mai samun tallafi daga bankin duniya ta shirya taruruka ga manema labarai da niyar kara masu kaimi wajen fadakar da al’umma a kan muhimmancin kare kai daga cutar.

Dr. Abel Anon babban jami’in hukumar a jihar ya yiwa wakiliyar sashen Hausa Saadatu Mohamed Fawu Karin haske a kan taron.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:42 0:00
Shiga Kai Tsaye

Melinda Gates

BIDIYO: COVID-19 VOA Ta Yi Hira Da Melinda Gates Kan Dalilin Da Yasa Suke Taimakawa Afirka
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:08 0:00
Karin bayani akan Bidiyo
XS
SM
MD
LG