Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ASUU ta Dakatar da Yajin Aiki Daga Yau Talata


Dr. Nasir Isa Fagge shugaban kungiyar malaman jami'o'in kasar Najeriya.
Dr. Nasir Isa Fagge shugaban kungiyar malaman jami'o'in kasar Najeriya.

Shugaban kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, Dr.Nasir Isa Fagge ne ya bada labarin a garin Minna , jahar Naija

Karshen ta kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU a tkaice, ta dakatar da yajin aikin da ta shafe watanni biyar ta na yi. Shugaban kungiyar Dr.Nsir Isa Fagge ya shaidawa wakilin Sashen Hausa Mustapha Nasiru Batsari cewa kungiyar ta dakatar da yajin aikin ne bayan wata yarjejeniyar da ta kulla da gamnatin kasar Najeriya.Ga rahoton Mustpha Nasiru Batsari daga Minna, jahar Naija:

Kungiyar ASUU ta dakatar da yajin aiki daga yau talata - 3:11
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:11 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG