Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Tashin Bom A Masallaci Yayi Sanadiyar Rayukan Mutane Bakwa

Hukumar samar da agajin gaggawa ta nema tace mutane bakwai ne suka hallaka, wasu kuma goma sha shida suka sami munanan raunuka, sakamakon tashin bom da ya afku a wani masallaci dake unguwar Jiddari bayan High Court a Maiduguri.

Hukumar samar da agajin gaggawa ta nema tace mutane bakwai ne suka hallaka, wasu kuma goma sha shida suka sami munanan raunuka, sakamakon tashin bom da ya afku a wani masallaci dake unguwar Jiddari bayan High Court a Maiduguri.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG