Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: DR CONGO Magoya Bayan Yan Jam'iyyar Adawa Sun Yi Zanga-Zanga a Wajen Ginin Majalissar Kasar Da Ke Kinshasa.


VOA60 DUNIYA: DR CONGO Magoya Bayan Yan Jam'iyyar Adawa Sun Yi Zanga-Zanga a Wajen Ginin Majalissar Kasar Da Ke Kinshasa.
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Magoyan bayan yan jam'iyyar adawa sun yi zanga zanga a wajen ginin majalissar kasar da ke kinshasa, suna nuna rashin amincewarsu da shugaba Joshep Kabila wanda wa'adinsa ya kare tun cikin watan disamba.

XS
SM
MD
LG