Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Dalibai sun yi zangazanga a Indiya

Dalibai a Indiya Sun yi Zangaza Akan Kisan 'Yan Shi'a a Najeriya, Disamba 15, 2015.

Daruruwan dalibai sun gudanar da zangazanga yau Talata a birnin Jammu na kasar Indiya don nuna rashin jin dadin su akan kisan musulmai mabiya darikar shi'a da sojojin Najeriya su ka yi a garin Zariya.

Domin Kari

Labarai masu alaka

XS
SM
MD
LG