Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Girman Tafkin Chadi na Raguwa


Police officers take cover behind a vehicle during a gun battle with attackers near the site where an explosion went off in Jakarta, Indonesia, Jan. 14, 2016. Attackers set off explosions at a Starbucks cafe in a bustling shopping area in the capital and waged gunbattles with police.
Police officers take cover behind a vehicle during a gun battle with attackers near the site where an explosion went off in Jakarta, Indonesia, Jan. 14, 2016. Attackers set off explosions at a Starbucks cafe in a bustling shopping area in the capital and waged gunbattles with police.

Tafkin Chadi, dake da murabba’in kadada dubu dari biyar a shekaru hamsin baya

Tafkin Chadi, dake da murabba’in kadada dubu dari biyar a shekaru hamsin baya, yanzu ya ragun da kimanin kashi, tamanin cikin dari.

Sakataren, hukumar dake kula da tafkin Injiniya, Sanusi Imam Abdullahi, ne ya bayana a hiran da suka yi da babban editan muryar Amurka, Aliyu Mustapha, a birnin Washington.

Injiniya, Imam Abdullahi, yace gwamnatin Amurka da hukumomin dake kula da tsaron nahiyar Afirka, ne suka gudaner ta taron da ya halarta domin tsaro da ruwa a Afirka, wanda aka gudanar a Washington.

Ya kara da cewar rashin tsaro a yankin tafkin Chadi, ya hana mutane wal-wala kamar yanda aka saba, kimanin kasashe takwas ne da Amurka, suka halarci taron akan ruwa da tsaro.

please wait

No media source currently available

0:00 0:05:05 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG