Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Iyayen 'Yan Matan Chibok Zasu Taimaka


Daliban Chibok.
Daliban Chibok.

Yau fiye da watani biyu kennan.

Yau fiye da watani biyu kennan da aka sace ‘yan matan Chibok har yanzu babu labari,sace dalibai ya jawo hankulan jama’a da dama da kuma kafofin yada labarai.

Matakin da Gwamnati, ke cewa tana dauka har yanzu bai yi tasiri ba, domin babu wani abu takamaimai da Gwamnati zata iya nunawa cewa suna kokarin kubuto da wadannan dalibai.

Wasu daga cikin iyayen yaran da aka sace sun ce kusan wata biyu da wani abu bamu ji komai ba sun ce mana an kafa kwamiti,har yanzu ba wani sahihin labari.

Iyayen suka ce sun amince zasu yiwa sojojin in an turosu jagora zuwa cikin dajin amma har yanzu babu wadanda suka zo.
please wait

No media source currently available

0:00 0:04:07 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG