Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam’iyyar Lumana ta Fice Daga Cikin Gwamnatin Junhuriyar Nijer


Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer
Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer

Jam’iyyar Lumana Africa ta fice daga cikin gwamnatin gamin-gambiza ta Junhuriyar Nijer, ta kuma umurci duk ministocinta da su ajiye mukamansu

Jam’iyyar Lumana Afrika ta tsohon frayim-ministan Junhuriyar Nijer Hamma Amadou yau ta fice daga gwamnatin gamin-gambiza ta shugaba Mouhammadou Issouffou. Manyan kusoshin Lumana din sun yi zarge-zarge da dama na dalilansu na ficewa daga kawancensu da jam’iyyar PNDS Tarayya. Daga birnin Niamey, ga rahoton da Abdoulaye Mamane Amadou ya aiko mana kan wannan sabon lamari:

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:20 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG