Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam'iyar ARD Adalci Mutunci Ta Yi Babban Taron Ta


Taswirar kasar jamahuriyar Nijer
Taswirar kasar jamahuriyar Nijer

Jam'iyar ARD Adalci-Mutunci ta kammala babban taron ta tare da zaben sabbin shugabanni da kuma yin kira ga magabatan kasar jamahuriyar Nijer

Jam'iyar ARD Adalci-Mutunci mai akidar gina kasar jamahuriyar Nijer, wadda kuma ba ta goyon bayan kowane bangare a kasar ta yi babban taron na musamman a birnin Konni inda ta zabi sabbin shugabannin kuma ta tattauna muhimman batutuwan da suka shafi ci gaban kasar jamahuriyar Nijer. Halima Djimrao ta tattauna da Abba Moussa Abdoulaye wanda aka fi sani da sunan Magaji, jigo kuma mai fada a ji a jam'iyar ta ARD Adalci-Mutunci. Magaji ya fara da kara jaddada abubuwan da suka tattauna a kai a lokacin babban taron da suka yi kwana biyu su na yi a birnin Konni, jahar Tahoua.


please wait

No media source currently available

0:00 0:03:10 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG