Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Jam’iyyun Adawar Nijer Sun Maida Murtani ga Jam’iyya Mai Mulki


Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer
Shugaba Mouhammadou Issouffou, Junhuriyar Nijer

Jam’iyyun adawa sun kalubalanci ci gaban da gwamnatin PNDS tace ta samu a shekaru ukku

Jam’iyyun adawar Junhuriyar Nijer sunce suna da ja kwarai gameda ikrarin nasarorin da gwamnatin shugaba Issoufou Mouhammadou tace ta samu a mulkinta na shekaru ukku. Da yake magana da wakilinmu Abdoulaye Mamane Amadou a birnin Niamey, daya daga cikin ‘yan adawar, Doudou Rahama, yace magangannun da ministan watsa labarai kuma shugaban jam’iyyar PNDS mai mulki Bazoum Mouhamad yayi a jiya, ba gaskiya bane:
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:13 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG