Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Karar Fashe-Fashe da Harbe-Harbe a Garin Bajoga


Jihar Gombe (File Photo).
Jihar Gombe (File Photo).

Wani mazaunin garin Bajoga da ya tattauna da Sashen Hausa na Muryar Amurka cewa ana ci gaba da jin karar harbe-harbe da fashe-fashe a yankin arewacin garin.

Wani mazaunin garin Bajoga da ya tattauna da Sashen Hausa na Muryar Amurka cewa ana ci gaba da jin karar harbe-harbe da fashe-fashe a yankin arewacin garin, ta inda ofishin gunduma da kuma na yanki na rundunar 'yan sanda yake.

Malamin yace tun misalin karfe 7 na safiya 'yan bindigar suka shiga garin, a karo na biyu cikin 'yan watannin nan, amma babu bayani na takamammen inda suka kai ma hari.

Sai dai yace da ma an san cewa akwai sansanin 'yan Boko Haram a wasu 'yan kananan garuruwa da kauyuka da suke kusa da nan a tsallaken kogi, kuma har cikin garin su na shigowa sayen mai.

Ga bayanin tattaunawarsa da Sashen Hausa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:04:32 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG