Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Kungiyar Tijjaniya Tayi Taron Addu’oi A Najeriya


Musulmi Suna Sallah
Musulmi Suna Sallah

Kungiyar Tijjaniya ta yi kira ga shugabannin addinai a ko'ina suyi addu'oi domin samun zaman lafiya mai dorewa a Najeriya

Kungiyar Tijjaniya ta gudanar da wani taron gangami na kasa da kasa a Najeriya a Najeriya domin addu’a ta musamman da nufin ganin an sami zaman lafiya a Najeriya.

Kungiyar ta da hada kan membobin daga kasashen Afrika dabam dabam da kuma samun wakilci daga Turai, tayi kira ga shugabannin addinai a ko’ina suyi addu’oi domin neman zaman lafiya mai dorewa a Najeriya.

Wakilai daga kasar Kamaru sun bayyana cewa, ci gaban yankinsu ya dogara ne ga zaman lafiya a Najeriya sabili da haka suka jadada bukatar samun zaman lafiya a kasar.

Wakilinmu Nasiru Adamu el-Hikaya ya ruwaito cewa, kungiyar zata gudanar da taron mauludi a Dutse cikin karshen mako.
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:07 0:00
Shiga Kai Tsaye
  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG