Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Iyayen Daliban Chibok Sun RokI Majalisar Dinkin da ta Taimaka Wajen Samo Yaran, Januwaru 6, 2015

Iyayen dalibai mata su fiye da 200 da 'yan Boko Haram suka sace a watan Afrilu sun ce su na rokon Majalisar Dinkin Duniya kai tsaye da ta taimaka bayan da suka yanke kmauna a kan cewa gwamnatin Najeriya zata ceto musu 'ya'ya.

0

Domin Kari

XS
SM
MD
LG