Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Majalisar Dokokin Najeriya ta Baiwa Kwamitin Dake Kula da Harkokin Shige da Fice Mako Daya


Masu neman aiki sun shiga fafitikar neman aiki da Hukumar Shige da Fici a Abuja ranar 15 ga watan Maris shekarar 2014.
Masu neman aiki sun shiga fafitikar neman aiki da Hukumar Shige da Fici a Abuja ranar 15 ga watan Maris shekarar 2014.

Majalisar Dokokin Najeriya ta Baiwa Kwamitin Dake Kula da Harkokin Shige da Fice Mako Daya

Majalisar,dokokin Najeriya ta baiwa kwamitin dake kula da harkokin shige da fice, mako daya da ta yin bincike kuma ta bada rahoto akan shirin da aka gudanar na jarabawa na masu neman aikin shige da fice.

Mutane goma sha tara ne suka rasa rayukansu,takwas a Abuja, uku a Minna, biyar a Port Harcourt da kuma uku a Benin babban birni jihar Edo.

Shima shugaban, kungiyar kwadago na kasa Abdulwaheed Umar, yayi Allah wadai da yanda hukumar shige da fice ta kudanar da wanna jarabawa.

Inda yake cewa wanna shirin kusa da gangar aka shirya domin dan abinda za a samu.

-2' 52"
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG