Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Makamai sun Taimaka Wajen Samun Nasarorin Sojojin Najeriya


Sojojin Najeriya (File Photo)
Sojojin Najeriya (File Photo)

An danganta nasarorin da dakarun sojojin Najeriya, ke samu kan ‘yan kungiyar Boko Haram, ga samarda isassun makamai

An danganta nasarorin da dakarun sojojin Najeriya, ke samu kan ‘yan kungiyar Boko Haram, ga samarda isassun makamai da kuma taimakon jama’ar yankin arewa maso gabashin Najeriya.

Shugaban hukumar ware da kan jama’a ta gwamnatin tarayya Mr. Mike Omeri, ne ya furta haka a wata hira da suka yi da wakilin mu Ibrahim Garba ta wayar tarho.

Ya kara da cewa kasashen dake makwabtaka da Najeriya, suma sun taka rawar gani wajen nasarorin da Sojojin suka samu.

Mr. Omeri, ya jadada cewa har yanzu ana samu ‘yan kungiyar ta Boko Haram da suke mika kansu ga hukumomi don kansu.

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:41 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG