WASHINGTON, DC —
Allah yayi ma wakiliyarmu a yankin arewa maso gabas, Hajiya Sa'adatu Mohammed Fawu, rasuwa jiya talata a wani asibiti dake Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya. Allah Ya jikanta da Rahama, All,ah Ya gafarta mata, Ya bada hakurin jure wannan rashi, amin summa amin.