Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Sarkin Kano ya Ziyarci Mutanen da Harin Bom din Masallaci ya Rutsa Dasu, 30 ga Nuwamba 2014

Fiye da mutane 102, suka mutu a harin bom din da aka kai a babban masallacin Kano, ranar juma'a inji wani ma'aikacin asibiti. A asibitin Murtala Muhammad, wani ma'aikaci yace ya fadawa kafofin yadda labarai cewa ya kirga fiye gawawwaki 102, da aka kawo asibiti bayan tashin boma-bomai.

0

Domin Kari

XS
SM
MD
LG