Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Nakasassun Zamfara sun Koka


jihar Zamfara
jihar Zamfara

Nasassasu a jihar Zamfara ta Nigeria sunce gwamnatin jihar ta juya musu baya

A daidai lokacinda Majalisar Dinkin Duniya ke karfafa ganin cewa masu karfi sun kyautata wa marasa karfi, akwai alamar cewa ba haka lamarin yake ba a jihar Zamfara inda mutanen dake da nakassa a jikinsu suke korafin cewa gwamnatin jihar bata kula da bukatunsu. A kan hakan ne wakilin Muryar Amurka, VOA, Murtala Faruk Sanyinna ya hada mana wannan rahoto:

please wait

No media source currently available

0:00 0:02:58 0:00
Shiga Kai Tsaye
XS
SM
MD
LG