Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZABEN NIJAR 2016:Yau Ranar 20 ga Wannan Wata na Maris 'Yan Kasar Nijar na Gudanar da Zaben Shugaban Kasa Zagaye na Biyu, Maris 20, 2016


ZABEN NIJAR 2016:Yau Ranar 20 ga Wannan Wata na Maris 'Yan Kasar Nijar na Gudanar da Zaben Shugaban Kasa Zagaye na Biyu, Maris 20, 2016
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:16 0:00

Yau ranar 20 ga wannan wata na Maris 'yan kasar Nijar na gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu.Shugaban kasar Isufu Mahamadu shi ne ya soma kada kura'arsa a birnin Yamai a runfar zabe mai lamba 001.

XS
SM
MD
LG