Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 DUNIYA: PAKISTAN Akalla Mutane 15 Suka Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam da aka Kai, Maris 16, 2016


VOA60 DUNIYA: PAKISTAN Akalla Mutane 15 Suka Rasa Rayukansu A Wani Harin Bam da aka Kai, Maris 16, 2016
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

Akalla mutane 15 suka rasa rayukansu a wani harin bam da aka kai a wata motar bas da ke tsaye a Peshawar yayin da hukumomin Pakistan suke zargin kungiyar Taliban.

XS
SM
MD
LG