Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: SOUTH SUDAN Za a Saka Takunkumin Sayen Makamai Akan Sudan ta Kudu.


VOA60 AFIRKA: SOUTH SUDAN Za a Saka Takunkumin Sayen Makamai Akan Sudan ta Kudu.
please wait

No media source currently available

0:00 0:00:59 0:00

Babban Sakataren Majalisuar Dinkin Duniya, Ban Ki- moon ya yi kira ga kwamitin sulhun majalisar duniya, da ya saka takunkumin sayen makamai cikin gaggawa akan Sudan ta Kudu.

XS
SM
MD
LG