Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ministocin Harkokin Waje Na Kasashen Dake Makwabtaka Da Kasar Libya Sun Gudanar Da Wani Taro a Janhuriyar Nijar


Ministocin Harkokin Waje Na Kasashen Dake Makwabtaka Da Kasar Libya Sun Gudanar Da Wani Taro a Janhuriyar Nijar
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:32 0:00

Ministocin Harkokin Waje na Kasashen dake makwabtaka da kasar Libya sun gudanar da wani taro a Janhuriyar Nijar domin samarwada kasar ta Libya mafita game da rikicin da take fama da shi.Ministan Harkokin wajen Nijar Ibrahim Yakouba, yayi ma wakilin VOA Yusuf Abdullahi karin bayani.

XS
SM
MD
LG