Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

An Rantsar Da Sabbin 'Yan Majalissar Myanmar

A yau ne aka gudanar da taron rantsarwar a majalissar Myanmar da ke birnin Naypyidaw.

Bayan kusan rabin karni da sojoji suka kwashe suna mulkin mallaka a Maynmar, Aung San Suu Kyi ta jagoranci 'yan jam'iyyarta ta National League for Democracy da suka lashe kujeru da dama zuwa majalissar kasar. Fabairu 2-1-16

Domin Kari

XS
SM
MD
LG