Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

RAHOTO NA MUSAMMAN: Tunawa da Daliban Chibok - Iyayen Wasu Daga Cikin Daliban Chibok Suna Rasa Rayukansu Saboda Bakin Ciki da Zulumi?


Hauwa Nkaki uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.
Hauwa Nkaki uwar daya daga cikin yara mata fiye da 200 da aka sace a garin Chibok ke nan a taron manema labarai akan yaran da aka yi a Legas 5 ga watan Yuni, 2014.

Tunawa da Daliban Chibok, babi na 4.

Iyayen wasu daga cikin daliban Chibok suna rasa rayukansu saboda bakin ciki da zulumi?

Yaya gwamnatin Amurka take kallon yunkurin Shugaba Jonathan wajen neman daliban Chibok?

Shin zuwan Malala yayi amfani wajen matsawa gwamnatin Najeriya sauraron kukan iyayen daliban Chibok?

Ku saurari wannan rahoto na musamman daga Sashen Hausa na Muryar Amurka.

please wait

No media source currently available

0:00 0:09:24 0:00
Shiga Kai Tsaye

Agogon Chibok

Yawan lokacinda ya wuce tun daga ranar da aka sace ‘yan matan Chibok.

XS
SM
MD
LG