Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rikicin Siyasa ya Barke a Jihar Ekiti


An kafa dokar hana fita a Ado Ekiti, babban birni jihar,

An kafa dokar hana fita a Ado Ekiti, babban birni jihar, Gwamnar jihar Dr, Kayode Fayemi, ne ya bada ummarni haka sanadiyar wani rikicin siyasa da ya barke tsakanin magoya bayan jamiyar PDP da na APC.

Rikicin dai yakara kamari ne bayan da aka kashe shuigaban kungiyar direbobi ta kasa reshen jihar ta Ekiti Chief Omolafe Adereye.

Gwamna Fayemi ya ci gaba da cewa tunda jami’an tsaro na kan lamarin ya bukaci da sun iya yinsu wajen kare dukiyoyi da rawukan alumar kasar.

Shi kuwa gwamna mai jiran gado Mr. Ayo Fayose, cewa yayi abun ya kasance abun takaice, ya kuma ummarci jama’a da kada sun dauki doka a hannun su.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:27 0:00
Shiga Kai Tsaye

Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG