Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Rundunar Sojojin Najeriya Ta Karyata Cewa Ta Karawa Al-Mustapha Girma


Maj. Hamza Al-Mustapha
Maj. Hamza Al-Mustapha

A cikin sanarwa da ta bayar rundunar mayakan ta karyata rahotannin cewa ta karawa Manjo Hamza Al-Mustapha girma zuwa mukamin Birgediya Janar.

Rundunar sojojin Najeriya ta sake tabbatar da cewa Manjo Hamza Al-Mustapaha har yanzu yana cikin rundunar sojan Najeriya. Duk da haka rundunar bata bata lokaci ba wajen karyata rade raden cewa ta karawa al-Mustapha girma zuwa mukamin Birgediya Janar.

Wakilinmu Nasiru Adamu El-Hijaya ya hada mana rahoto kan mataki na gaba da watakil Al-Mustapha zai dauka ganin cewa sa'o'insa a soja sun tsere masa.

please wait

No media source currently available

0:00 0:03:26 0:00
Shiga Kai Tsaye
Hawan Nasarawa, jihar Kano a Najeriya, lokacin da aka gudanar da bukukuwan Sallar Eid el Fitr
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:44 0:00
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG